iqna

IQNA

mabiya addinin kirista
Tehran (IQNA) Ana gudanar da bukukuwan kirsimetia birnin Isfahan da ke tsakiyar kasar Iran.
Lambar Labari: 3486764    Ranar Watsawa : 2022/01/01

Tehran (IQ) za a gudanar da taron karawa juna sani dangane mahangar marigayi Imam Khomeini a daidai lokacin tunawa da zagayowar lokacin rasuwarsa.
Lambar Labari: 3485971    Ranar Watsawa : 2021/06/01

Tehran (IQNA) duniya suna ci gaba da yin Allawadai da ta’asar da gwamnatin yahudawan sahyuniyya take tafkawa a birnin Quds.
Lambar Labari: 3485899    Ranar Watsawa : 2021/05/10

Tehran (IQNA) wata tagawar mabiya addinin kirista a kasar Masar ta halarci taron bude wani masallaci a kasar Masar.
Lambar Labari: 3485722    Ranar Watsawa : 2021/03/07

Tehran (IQNA) kiristoci da musulmi suna yin aiki tare domin sake gina wani masallaci a yankin Dasha na kasar Masar.
Lambar Labari: 3485628    Ranar Watsawa : 2021/02/07

Tehran (IQNA) kafin kisan gillar da Amurka da ta yi masa, Abu Mahdi yana ziyartar wasu mabiya addinai marassa rinjaye a Iraki domin jin halin da suke ciki.
Lambar Labari: 3485502    Ranar Watsawa : 2020/12/28

Tehran (IQNA) a kasashen duniya mabiya addinin kirista sun gudanar da bukukuwan kirsimati na wannan shekara.
Lambar Labari: 3485496    Ranar Watsawa : 2020/12/27

Tehran (IQNA) mabiya addinin kirista a bana suna gudanar da shirye-shiryen bukukuwan kirsimati a cikin yanayin corona.
Lambar Labari: 3485480    Ranar Watsawa : 2020/12/22

Tehran (IQNA) Kakakin kungiyar Hamas ya bayyana cewa mabiya addinin kirista abokan zama ga dukkanin musulmi da suke Falastinu.
Lambar Labari: 3485479    Ranar Watsawa : 2020/12/21

Tehran (IQNA) ana gudanar da shirin makon kusanto da fahimta  a tsakanin addinai a kasar Burtaniya.
Lambar Labari: 3485359    Ranar Watsawa : 2020/11/12

Tehran (IQNA) wasu daga cikin jiohin Najeriya sun sanar da daukar kwararn matakai a wuraren ibada da suka hada da masallatai da majami’oi.
Lambar Labari: 3485050    Ranar Watsawa : 2020/08/03

Wasu gungun mabiya addinin kirista sun halarci taron buda baki tare da musulmi a kasar Singapore.
Lambar Labari: 3483681    Ranar Watsawa : 2019/05/28

Bangaren kasa da kaa, majami'oin mabiya addinin kirista a kasar Amurka sun nuna rashin amincewa da shirin da Isra'ila take da shin a kwace kaddarorin majami'o a Quds.
Lambar Labari: 3483115    Ranar Watsawa : 2018/11/09

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro na mabiya addinai a birnin Vioming na kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481779    Ranar Watsawa : 2017/08/08

Bangaren kasa da kasa, ofishin jakadancin kasar Iran na gudanar da taron baje koli na kayyakin al’adun musulunci cibiyar Rasuli Center da ke birnin Pretoria akasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481071    Ranar Watsawa : 2016/12/26